BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Wace jam'iyya Kwankwaso zai koma bayan fitarsa daga NNPP?
Tuni dai masana da masu sharhin siyasa suka fara bayayna hasashensu na inda Kankwason zai koma.
Bayern na fargaba kan masu son ɗaukar Kean daga Saudiyya, Bernardo Silva na son barin Manchester City
Bayern Munich na kaffa- kaffa da ƙungiyoyin Saudiyya da ke son ɗaukar Harry Keane, Bernardo Silva na shirin barin Manchester City, Inter Miami ta fara tattaunawa da Manchester United kan Casemiro.
Dalilanmu na tsawaita wa'adin rijistar ƴan jam'iyyu - INEC
Mai magana da yawun INEC, Zainab Aminu ta ce hukumar zaben ta fitar da sabon jadawalin ne bayan ƙorafi ko jan hankali da jam'iyyun siyasar ƙasar suka gabatar wa da hukumar.
'Irin lalatar da Epstein ya yi da mu' - Matan da suka fuskanci cin zarafi
Wani shirin BBC ya tattauna da Harrison da wasu matan da suka fuskanci cin zarafin su huɗu.
Iran ta lalata jirgin sojin Amurka da ke sansaninta na Saudiyya
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya, Lahadi 29/03/2026
Abin da ya sa na fice daga jam'iyyar NNPP - Kwankwaso
Matakin na zuwa ne bayan da manyan jiga-jigan adawar ƙasar ke ƙoƙarin ƙulla wani ƙawancen siyasa domin ''kawar da jam'iyyar APC a 2027''.
Wane ne zai maye gurbin mataimakin gwamman Kano?
Ajiye aikin nasa na zuwa ne bayan da majalisar dokokin jihar ta fara yunkurin tsige shi saboda wasu zarge-zarge da ta ce suna da alaka da almundahanar kuɗaɗe, zargin da mataimakin gwamnan ya sha musantawa.
Yadda ake zargin Rasha da ingiza zanga-zangar ƙin jinin gwamnati a Angola
Wasu ƴan Rasha da Angola na fuskantar shari’a bayan zarginsu da shirya zanga-zanga, abin da suka musanta.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Hantsi, 06:30, 30 Maris 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurara Kai Tsaye, Shirin Safe, 05:29, 30 Maris 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 29 Maris 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 29 Maris 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Wasanni
Newcastle na son Trafford, yayin da Madrid ke son ɗauko Wharton
Har yanzu dan wasan Manchester City James Trafford na cikin ƴan wasan da Newcastle ke son ɗauka, yayin da Real Madrid na cikin jerin ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa da ke son ɗaukar ɗan wasan Crystal Palace Adam Wharton.
Arsenal ta gamu da turjiya kan Kvaratskhelia, Man U da Liverpool na zawarcin Tchouameni
Arsenal ta gamu da turjiya kan Kvaratskhelia, Juventus na kokarin daukar dan wasan Poland Robert Lewandowski kyauta idan ya bar Barcelona a bazarar nan.
Arsenal na son Alvarez, Man U na bibiyar Tonali
Bayern Munich na son ci gaba da rike Michael Olise, duk da sha'awarsa da Liverpool ke yi, Manchester United na shirin zawarcin Sandro Tonali, yayin da kuma United din ke harin ɗan wasan Arsenal Myles Lewis-Skelly a bazara.
Al-Ittihad na zawarcin Salah, Barcelona na neman Bastoni
Al-Ittihad ta sake shiga zawarcin ɗanwasan gaban Liverpool, Mohamed Salah, ɗanwasan gaban Everton Iliman Ndiaye na cikin waɗanda Manchester ka fatan saye, yayin da Barcelona ke zawarcin defender Alessandro Bastoni.
Ina Salah zai koma idan ya bar Liverpool?
A tsawon shekarun da ya shafe a Anfield, Salah ya ci kwallaye 255 a wasanni 435, inda ya taimaka wa kungiyar lashe kofuna da dama ciki har da gasar Firimiya biyu da kofin Zakarun Nahiyar Turai.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kashe ƙwarƙwatar ido
Ramadan 2026
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Amfanin shan ruwan zafi da safe ga lafiyar jikin ɗan'adam
Batun shan ruwan zafi da safe na ta karaɗe shafukan sada zumunta - amma shin wannan daɗaɗɗiyar ɗabi'a za ta inganta lafiya?
Makaman linzamin Iran sun faɗa tsakiyar Isra'ila
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassana duniya, Asabar 28/03/2026
Hanyoyin sauƙaƙa raɗaɗin fitar haƙori ga jarirai
Wasu jarirai kan yi kuka sosai a lokacin, wasu kuma su kasa barci, yayin da wasu ke nuna alamun rashin jin daɗi ta hanyar yawan saka hannu ko abubuwa a baki kamar yadda wata likitar yara Dr. Amina Bello ta bayyanawa BBC.
Mohammad Ghalibaf: Mutumin da ke jagorantar tattaunawar zaman lafiya da Amurka
Mohammad Bagher Ghalib ya rike mukamai da dama a Iran, ciki har da shugaban ƴansanda, kwamandan dakarun IRGC, magajin birnin Tehran da kuma kakakin majalisa.
Hanyoyi 5 da za ku rage wa yaranku kallon waya
Mun tambayi wasu ƙwararru kan ɓangaren iyali kan shawarwari da za su ba da na yadda za a karɓe wayoyi daga hannun yara - ko da na karamin lokaci ne.
Wace fa'ida Kannywood ta samu daga ƴaƴanta da suka samu muƙamai?
Za a iya cewa ba a taɓa zangon mulki da ƴan Kannywood da dama suka rabauta da muƙaman siyasa tun daga matakin tarayya da wasu jihohi kamar wannan ba.
Yadda APC ta zaɓi shugabanninta ta hanyar maslaha
Wakilai daga sassan Najeriya ne suka amince da sabon wa'adin shugabancin jam'iyyar, ta hanyar amfani da tsarin maslaha ba tare wata jayayya ba.
Za mu ƙarƙare yaƙin Iran nan da wata ɗaya - Amurka
Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai da rahotanni kai tsaye dangane da muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya na ranar 27/03/2026
Wane ne Pete Hegseth, tsohon mai gabatar da shirye-shirye a Fox News da ya zama sakataren tsaron Amurka?
Bayan kammala karatu a 2003, ya fara aiki a rundunar sojin Amurka a matsayin jami'in sojojin ƙasa, inda ya kasance mai goyon bayan yaƙin da aka kira Global War on Terror da tsohon shugaban Amurka George W. Bush ya ƙaddamar.
Mene ne ƴancin faɗin albarkacin baki, kuma yaushe ne yake zama laifi?
Lamarin ya faru ne a lokacin wata ziyara da gwamnan jihar, Mohammed Umar Bago ya kai garin Suleja na jihar.
Abubuwan da APC ke fatan cimmawa a taronta na ƙasa
Wannan ne karo na takwas da jam'iyyar ke gudanar da babban taronta na ƙasa tun bayan kafuwarta a shekarar 2013.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.






































































