Kana amfani da shafin BBC mai bayyana rubutu kawai (babu hoto) domin rage cin data. Idan ana so a ga hotuna da bidiyo sai a koma babban shafinmu.
Abin da ya janyo mutuwar matasa 37 a Neja - Bago
Abin da ya janyo mutuwar matasa 37 a Neja - Bago
An wallafa
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya shaida wa BBC abin da ya faru a ƙarshen rayuwar wasu daga cikin mutum 37 da ake zargin masu haƙar ma'adanai ba bisa ka'ida ba ne, waɗanda suka mutu a hannun hukumar tsaron farin kala ta Najeriya (NSCDC).