Matsalar tsaro ba za ta kau a ƙanƙanin lokaci ba - Dauda

Matsalar tsaro ba za ta kau a ƙanƙanin lokaci ba - Dauda
An wallafa

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ce babu wanda zai iya zuwa ya magance matsalar tsaro nan take.

Ya bayyana hakan ne a kashi na farko na hirarsa da BBC wadda muka wallafa da safiyar Talata.

Ɗaukan hoto - Abba Auwalu